Najeriya
Rundunar sojin Nigeria ta fara atasaye a dajin Sambisa.
Rundunar sojin Nigeria ta kadamar da fara atasaye makamanta, da kuma horar da jami'anta a Camp zero da ke tsakiyar dajin Sambisa, wadda a baya tunga ce mafi karfi ta kungiyar Boko Haram, kafin rundunar sojin ta kwato ta daga hannun mayakan, a shekarar data gabata. Wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya ziyarci dajin, ya kuma hada mana rahoto a kai.
Wallafawa ranar:
Talla
Rundunar sojin Nigeria ta fara atasaye a dajin Sambisa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu