Isa ga babban shafi
Najeriya

Rundunar sojin Nigeria ta fara atasaye a dajin Sambisa.

Rundunar sojin Nigeria ta kadamar da fara atasaye makamanta, da kuma horar da jami'anta a Camp zero da ke tsakiyar dajin Sambisa, wadda a baya tunga ce mafi karfi ta kungiyar Boko Haram, kafin rundunar sojin ta kwato ta daga hannun mayakan, a shekarar data gabata. Wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya ziyarci dajin, ya kuma hada mana rahoto a kai. 

Bataliyar Sojin Najeriya da aka kaddamar da ke amfani da babura
Bataliyar Sojin Najeriya da aka kaddamar da ke amfani da babura nairaland.com
Talla

02:59

Rundunar sojin Nigeria ta fara atasaye a dajin Sambisa.

Bilyaminu Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.