Najeriya
An ceto Turkawan da aka yi garkuwa da su a Najeriya
‘Yansanda a Najeriya, sun ce an ceto Turkawan na biyu da aka yi garkuwa dasu a kudancin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Turkawan da ke aiki da kamfanin gine-gine na BKS, anyi garkuwa dasu daga Otel din da suke masauki a garin Eket domin karbar kudin fansa tun ranar 9 ga wannan watan.
Kwamishinan ‘yansanda yankin Donald Awunah ya shaidawa manema labarai cewa tuni aka duba lafiyarsu bayan sakosu da kuma sadasu da abokan aikinsu
An cafke mutane 5 kan garkuwa da mutanen, da kuma ci gaba da bincike kan la’amari a cewar Awunah.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu