Najeriya
Yan bindiga sun kashe jami’an tsaro 5 a Lagos
Rundunar ‘yan sanda jihar Lagos a Najeriya ta tabbatar da mutuwar ‘yan sanda 4 da kuma soja daya a lokacin da suke kokarin ceto wasu mutane da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a wata unguwa da ake kira Ikorodu a birnin na Lagos.
Wallafawa ranar:
Talla
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Fatai Owoseni, ya ce lamarin ya faru ne da misalin karfe daya safiyar lahadi, kuma a cewar kwamishinan ‘yan sandan yanzu haka rundunarsa na ci gaba da aiki domin gano wadanda suka kai wannan hari.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu