Najeriya
Ana farautar barayin Malami da Dalibai a Lagos
Rundunar ‘Yan Sanda Najeriya ta ce tana farautar mutanen da suka sace mataimakin shugaban wata makarantar Sakandaren Jihar Lagos da daliban su guda 4.
Wallafawa ranar:
Talla
Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Fatai Owoseni ya bayyana haka lokacin da ya ke tabbatar da sace daliban.
Wannan ke dada tababtar da sace jama’a dan karbar kudade a Najeriya, ganin ko a farkon wannan mako sanda aka sace wata tsohuwar minista da mai gidan ta a Kaduna.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu