Isa ga babban shafi
Najeriya

Rage makin shiga manyan makarantu ya janyo cece-kuce a Najeriya

A Najeriya, masu ruwa da tsaki a bangaren ilimi sun fara tofa albarkacin bakin su bayan da hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu a kasar ta sanar da kayyade makin da dalibai ke bukata kafin samun gurbin karatu a jami’o’I da sauran manyan makarantu. Hukumar wadda ake kira da Jamb a takaice, ta ce kowanne dalibi na bukatar maki 120 kafin samun gurbin karatu a jami’a ko kuma maki 100 domin shiga kwalejojin kasar. Wakilinmu na Kano Abubakar Abdulkadir Dangambo ya yi nazari kan wannan batu ga kuma rahoton daya aiko mana.

Shugaban hukumar shirya jarabawar shiga Jami'o'i da manyan makarantu a Najeriya JAMB,Farfesa Is-haq Oloyede
Shugaban hukumar shirya jarabawar shiga Jami'o'i da manyan makarantu a Najeriya JAMB,Farfesa Is-haq Oloyede Reuters
Talla

03:02

Rage makin shiga manyan makarantu ya janyo cece-kuce a Najeriya

Abubakar Dangambo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.