Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Nazari kan dalilan Gwamnatin jihar Kaduna na yanke shawarar sallamar malaman makaranta 20,000

Wallafawa ranar:

Shirin na wannan mako da bashir Ibrahim Idris ya shirya tare da gabatarwa, yayi nazari ne kan mataki da kuma dalilan da ya sanya gwamnatin Jihar Kaduna yanke shawarar sallamar malaman makaranta akalla 20,000.

Wani malamin makaranta yayin karantar da dalibai a Garejin Muna da ke arewa maso gabashin Najeriya.
Wani malamin makaranta yayin karantar da dalibai a Garejin Muna da ke arewa maso gabashin Najeriya. UNICEF/Naftalin/Handout via REUTERS
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.