Ilimi Hasken Rayuwa
Nazari kan dalilan Gwamnatin jihar Kaduna na yanke shawarar sallamar malaman makaranta 20,000
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin na wannan mako da bashir Ibrahim Idris ya shirya tare da gabatarwa, yayi nazari ne kan mataki da kuma dalilan da ya sanya gwamnatin Jihar Kaduna yanke shawarar sallamar malaman makaranta akalla 20,000.