Isa ga babban shafi
Najeriya

An sake ceto daya daga cikin ‘yan matan makarantar Chibok

Rundunar sojin Najeriya ta sake ceto daya daga cikin ‘yan matan makarantar Chibok da kungiyar Boko Haram ta sace a cikin watan Afrilun shekarar 2014.

Wasu daga cikin 'yan matan sakandaren Chibok da suka kubuta daga karkashin mayakan Boko Haram, yayin da suka isa wata cibiyar lura da su a birnin Abuja. 30 ga watan Mayu, 2017.
Wasu daga cikin 'yan matan sakandaren Chibok da suka kubuta daga karkashin mayakan Boko Haram, yayin da suka isa wata cibiyar lura da su a birnin Abuja. 30 ga watan Mayu, 2017. Sunday AGHAEZE / PGDBA & HND Mass Communication / AFP
Talla

An ceto yarinyar ce mai suna Salomi Pogu, a garin Pulka da ke karamar hukumar Gwoza a jahar Borno.

Pogu ita daliba ta 86 a jerin sunayan ‘yan mata fiye da 200 da yanzu haka wasunsu ke ci gaba da kasancewa a karkashin mayakan Boko Haram. Wakilinmu Bilyaminu Yusuf yana dauke da rahoto a kai.

01:30

An sake ceto daya daga cikin ‘yan matan makarantar Chibok

Bilyaminu Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.