Najeriya
An yi bikin yaye tubabbun 'yan Boko Haram a Najeriya
'Yan watanni da fara aikin sauya akida da tsarkake halayen tsoffin mayakan Boko Haram da suka mika wuya da nuna nadama, a karon farko cibiyar da ke gudanar da wannan aiki a jihar Gombe da ke arewa maso gabashin kasar, ta yaye kashin farko na tsoffin dakarun 95 da suka samu horo na musamman. Wakilinmu Shehu Saulawa daya ziyarci wannan cibiyar, ya aiko mana da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
An yi bikin yaye tubabbun 'yan Boko Haram a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu