Kotun Amurka ta yi watsi da bukatar kungiyar IPOB kan Najeriya
Wata Kotu dake birnin Washington a Kasar Amurka ta yi watsi da karar da Kungiyar dake fafutukar kafa Kasar Biafra ta kai cewa Gwamnatin Najeriya ta ba su Miliyoyin daloli a matsayin diya.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyar ta bakin Godson M. Naka sun nemi a basu kashi 40 cikin kudi dala miliyan 550, daga cikin kudaden da aka gano na Abacha a kasashen ketare.
Yayin zantawa da sashin Hausa na RFI, daya daga cikin ‘yan kabilar ta Igbo, Mazi Obinna Oparumo, ya ce zasu mutunta hukuncin kotun.
Obinna Oparumo kan Kotun Amurka ta yi watsi da bukatar kungiyar IPOB kan Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu