Isa ga babban shafi
Wasanni

FIFA, ta bukaci maida Amadu Finik kan mukaminsa ko ta haifarwa kwallon Najeriya tarnaki

Wallafawa ranar:

Shirin duniyar wasanni na wannan mako, da Ahmed Abba ya gabatar, ya yi nazari ne kan umarnin da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA, ta baiwa mahukumtan Najeriya, na mayar da shugaban hukumar kwallon kafar kasar Amaju pinnick kan mukaminsa, ko kuma su fuskanci fushinta.

Shugaban hukumar kwallon kafar Najeriya Amaju Pinnick tare da shugaban FIFA, Gianni Infantino.
Shugaban hukumar kwallon kafar Najeriya Amaju Pinnick tare da shugaban FIFA, Gianni Infantino. PIUS UTOMI EKPEI / AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.