Najeriya
Dakarun Chadi sun shiga Najeriya don yakar Boko Haram
Hukumomin kasar Chadi sun ce yanzu haka dakarun su 500 suka kutsa kai cikin Najeriya domin taimakawa kasar yaki da mayakan kungiyar Boko haram, a daidai lokacin da ake gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisu.
Wallafawa ranar:
Talla
Kakakin rundunar sojin Chadi yace sojojin na daga cikin wadanda ke aiki a karkashin rundunar hadin kai da ta kunshi sojojin Najeriya da Kamaru da Chadi da Nijar.
Rahotanni sun ce akalla mutane sama da 200 suka mutu a cikin wannan wata sakamakon hare haren da mayakan book haram suka kai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu