Isa ga babban shafi
Najeriya

Makwabta na ci gaba da guna-guni kan rufe iyakokin Najeriya

Matakin rufe iyaka da Najeriya ta yi tsakaninta da kasashe masu makotaka da ita, na ci gaba da haddasa ce-ce-kuce a tsakanin jama’a.Yayin da wasu ke ganin cewa matakin ya dace, wasu kuwa na ganin cewa ya haddasa mummunan sakamako a fagen tattalin arzikin kasar da kuma na makotanta.A Jamhuriyar Nijar, Maradi na matsayin yankin da ke gudanar da hadada-hadakar kasuwanci ta milyoyin kudade tsakaninta da Najeriya, kuma daga Maradi ga rahoton da Salisu Isa ya aiko mana.

Wasu jerin manyan motoci daga Jamhuriyar Nijar da wasu kasashen yammacin Afrika a garin Dan Issa bayan da da Najeriya ta rufe iyakokinta na kan tudu.
Wasu jerin manyan motoci daga Jamhuriyar Nijar da wasu kasashen yammacin Afrika a garin Dan Issa bayan da da Najeriya ta rufe iyakokinta na kan tudu. AFP Photo/BOUREIMA HAMA
Talla
03:12

Rufe iyakokin Najeriya ya haifar da ce-ce-kuce a makwabta

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.