Isa ga babban shafi
Najeriya-Kano

Matasa sama da dubu 2 sun yi zanga-zanga kan satar yara

Gamayyar kungiyoyin matasa da dalibai fiye da dubu 2 sun gudanar da wani tattaki a manyan titunan birnin Kano da ke Najeriya, domin tursasawa hukumomi tashi tsaye don magance matsalar satar kananan yara tare da sayar da su a shiyyar kudancin kasar.

Kungiyoyin fareren hula sun gudanar da zanga-zangar adawa da sace kana-nan yara a jihar Kanon Najeriya
Kungiyoyin fareren hula sun gudanar da zanga-zangar adawa da sace kana-nan yara a jihar Kanon Najeriya RFI/Hausa/Dandago
Talla

A baya-bayan nan ne rundunar ‘yan sanda a jihar Kanon ta gano wani gida da ake ajiye yaran da aka sato, kafin cin kasuwarsu.

Daga Kanon wakilinmu Abubakar Isah Dandago ya aiko mana da rahoto.

01:37

Kungiyoyi sama da dubu 2 sun yi zanga-zanga kan satar yara

Abubakar Issa Dandago

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.