Isa ga babban shafi
Najeriya-Amurka

Amurka ta caccaki gwamnatin Najeriya saboda dakatar da Twitter

Amurka ta soki lamirin gwamnatin Najeriya a game da dakatar da dandalin sada zumunta na Twitter a kasar, tana mai bayyana matakin a  matsayin sako mara armashi ga al’umar kasar da ma masu zauba jari a cikinta.

Shugaban Amurka Joe Biden.
Shugaban Amurka Joe Biden. REUTERS - KEVIN LAMARQUE
Talla

A wata sanarwa,  ofishin jakadancin Anmukra a Najeriya ta ce kundin tsarin mulkin kasar ya bai wa kowa damar fadin albarkacin baki.

Fadar gwamnatin Najeriya ta kare haramcin da ta yi wa Twitter, tana mai cewa dandalin Twitter ya dade yana tabargaza a kasar kuma ba  a daukar mataki

A wata sanarwa da ya fitar a Asabar dinnan, kakain fadar gwamnatin, Malam Garba Shehu ya ce gwamnatin Buhari ba za ta zura ido kamfanonin sadarwa su wargaza kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.