Najeriya - UNICEF
'Yan bindiga sun hana yara miliyan 1 komawa makaranta a Najeriya - UNICEF
Hukumar kula da Ilimin Yara ta Majalisar Dinkin Duniya wato UNICEF ta bayyana cewa a shekarar nan da muke ciki, masu garkuwa da mutane sun kai hari a Makarantun Najeriya har sau 20, inda suka yi awon gaba da Dalibai 1,436. Lamarin da ta ce matsalar ‘yan fashin Dajin ta hana yara kimanin Miliyan Daya komawa Makarantunsu.Ga rahoton Muhammad Kabiru Yusuf daga Abuja.
Wallafawa ranar: