Najeriya - 'Yan bindiga
'Yan bindiga sun kashe mutane da dama tare da kona gidaje a Neja
Rahotanni daga Jihar Naija dake Najeriya sun ce 'Yan bindiga sun kasha mutane da dama a kauyukan Galadima-Kogo da Galkogo dake karamar hukumar Shiroro.
Wallafawa ranar:
Talla
Jaridar Daily Trust da ake wallafawa a kasar tace Yan bindigan sun kuma kona gidaje abinda ya tilastawa mazauna kauyukan Kushi da Sabon Kabula da Dangunu da Zazzaga da kuma Chibani tserewa daga gidajen su.
Kwamishinan kananan hukumomi da masarautun gargajiya Emmanuel Umar ya tabbatar da aukuwar lamarin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu