Isa ga babban shafi
Najeriya-Ilimi

ASUU ta tsawaita yajin aikin da ta ke yi zuwa karin makwanni 12

A Najeriya kungiyar malaman jami’o’I ta kasar ASUU ta sanar da tsawaita yajin aikin gargadin da ta tsunduma zuwa makwanni 12 a nan gaba saboda abin da ta kira rashin yunkuri daga gwamnati wajen kwatanta kokarin mutunta bukatun da ta shigar, matakin da ke zuwa dai dai lokacin da masu ruwa da tsaki ke ci gaba da sukar gwamnati kan yadda harkokin ilimi ke kokarin durkushewa a kasar. Daga Abuja ga rahoton wakilinmu Kabir Yusuf.

Wani taron kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU da Ministan Kwadagon Najeriya Chris Ngige.
Wani taron kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU da Ministan Kwadagon Najeriya Chris Ngige. © Daily Trust
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.