Matsalar tsaro ta hana mutane da dama fita zabe a sassan Neja
An samu karancin fitowar masu zabe a mazabu da dama daga cikin yankunan da ke fama da matsalar tsaro a jihar Neja.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:30
Talla
Bayanai sun ce a wasu wuraren ma ba a gudanar da zaben ba musamman inda ‘yan bindiga suka kai hare-hare a ‘yan kwanakin da suka gabata.
Wakilinmu Isma'il Karatu Abdullahi na dauke da rahoto akan halin da ake ciki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu