Isa ga babban shafi

NEMA ta yi gargadin ambaliya mai munin gaske a wasu sassan Najeriya

Mazauna kananan hukumomi 11 a jihar Neja da ke tarayyar Najeriya, sun koka kan yadda gwamnati ta kasa tanadar musu da wuraren da za su koma idan suka tashi daga gidajensu. 

Yadda ruwa ya mamaye yankin Kherson na kasar Ukraine kenan, a ranar 10 ga watan Yunin 2023.
Yadda ruwa ya mamaye yankin Kherson na kasar Ukraine kenan, a ranar 10 ga watan Yunin 2023. © AP/Evgeniy Maloletka
Talla

Wannan ya zo ne, bayan da hukumar bada agajin gaggawa ta kasar NEMA ta yi gargadin cewa yankunan za su fuskanci mummunar ambaliyar ruwa, don haka su yi gaggawa sauya matsuguni.

Shiga alamatr sauti domin sauraron cikakken rahoton da Isma'il Karatu Abdullahi ya gabatar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.