Tsanantar hare-haren 'yan bindiga sun haddasa karuwar 'yan gudun hijira a Neja
A Najeriya, daruruwan 'yan gudun hijira a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja na fama da matsalar rashin abinci da mafaka sakamakon tururuwar da su ke yi zuwa manyan garuruwa don neman mafaka.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:29
Talla
Saboda tsanantar hare-haren 'yan ta'adda a kauyukansu a 'yan kwanakin nan.
Wakilinmu Isma'il Karatu Abdullahi ya aiko mana da rahoto akai.
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin....................
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu