Isa ga babban shafi
Rahotanni

'Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyinsu kan jawabin Tinubu

A ranar Litinin 31 ga watan Yulin shekarar 2023, shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana daukar wasu jerin matakai da zummar farfado da tattalin arzikin kasar, wadanda kuma za su taka rawa wajen ceto 'yan kasar daga cikin kuncin rayuwar da suka fada sakamakon cire tallafin man fetur.  

'Yan Najeriya yayin hada-hada a daya daga ikin kasuwannin birnin Legas
'Yan Najeriya yayin hada-hada a daya daga ikin kasuwannin birnin Legas REUTERS - TEMILADE ADELAJA
Talla

Sa’o’i kadan bayan jawabin da shugaba Tinubu ya yi wa al’ummar kasar ne suka rika bayyana ra’ayoyi mabanbanta, dangane da bayanan shugaban, musamman yadda yake tunkarar matsalar hauhawar farashi da kuma tsadar rayuwa. 

Wakilinmu daga Abuja, Muhammad Kabiru Yusuf ya aiko mana da rahoto. 

03:00

Ra'ayoyin 'yan Najeriya kan shirin tattalin arzikin da shugaba Tinubu ya bayyana

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.