Isa ga babban shafi
RAHOTO

Gwamnatin Neja ta yi barazanar katse hasken lantarkin da take bai wa Najeriya

A Najeriya, Gwamnatin Jihar Neja ta yi barazanar katse wutar lantarkin da take bai wa kasar muddin ita ma ba a fara bata kaso 13 na kudaden wutar lantarkin da ake samu daga tashoshin samar da wutar da suke jihar ta ba. 

Turakun wutar lantarki a Najeriya.
Turakun wutar lantarki a Najeriya. © Ventures Africa
Talla

Jihar wadda ke da manyan madatsun ruwa guda 4 da aka gina, na dauke da babbar tashar da ke samarwa kasar da ma wasu kasashen yammacin Afrika wutar lantarki take. 

A watan Satumba ne, babbar hukumar da ke samar da wutar lantarki a Najeriya TCN, tta fitar da sanarwar cewa an samuy nasarar kawo karshen matsalar da ta haddasa katsewar samun hasken lantarki a kasar.

Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Isma'il Karatu Abdullahi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.