Jihohin Neja da Lagos sun kulla yarjejeniyar aikin noma don wadatar abinci
Jihohin Neja da Kwara dake Najeriya sun kulla yarjejeniyar hadin kai da Jihar Lagos da zummar gudanar da aikin noma a tsakanin su domin ganin sun samar da wadataccen abinci ga jama'ar su maimakon dogara da wanda ake shiga da shi kasar. Jihar Lagos ce tafi cinkoson jama'a da kuma manyan kasuwanni da masana'antu a Najeriya. Ismail Karatu Abdullahi na dauke da rahoto a kai
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04