Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayi: An yi arangama tsakanin Dalibai da 'Yan sanda a Nijar

Wallafawa ranar:

Dalibai a Jamhuriyyar Nijar sun gudanar da zanga-zangar neman Gwamnati ta inganta sha’anin ilimi da ke fuskantar matsaloli, al’amarin da janyo arangama tsakanin Daliban da ‘Yan sanda. Masu Sauraren RFI Hausa sun bayyana ra’ayinsu dangane da wannan batu.

Dafifin Daliban Jami'ar Abdou Moumouni a birnin Yamai suna zanga-zanga
Dafifin Daliban Jami'ar Abdou Moumouni a birnin Yamai suna zanga-zanga via-IINA
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.