Isa ga babban shafi
Nijar

Yajin aikin Ma’aikatan matatar Mai a Nijar

Daukacin ‘yan Nijar da ke aiki a matatar man fetur ta SORAZ da ke Damagaram sun tsunduma wani yajin aiki karo na uku a jere amma a wannan karo har na kwanaki hudu. Ma’aikatan dai na gudanar da wannan yajin aiki ne saboda neman a biya masu bukatunsu guda uku da suka hada da samun daidaiton albashi tsakaninsu da abokan aiki ‘yan kasar China. Daga Damagaram Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da rahoto.

REUTERS
Talla

03:00

Rahoto: Yajin aikin Ma’aikatan matatar Mai a Nijar

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.