Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Muhamane Ousmane,tsohon shugaban kasa kuma dan takarar jam’iyyar RDR- Canji kan zaben mai zuwa a Nijar

Wallafawa ranar:

‘Yan siyasa a jamhuriyar Nijar na ci gaba da ganawa da magoya bayansu yayin da ya rage watanni uku a gudanar da zaben shugabancin kasar zagaye na farko.

Tsohon shugaban Nijar Muhamane Ousmane
Tsohon shugaban Nijar Muhamane Ousmane abamako.com
Talla

Alhaji Muhamane Ousmane, tsohon shugaban kasar kuma dan takarar jam’iyyar RDR-Canji a zaben mai zuwa, a karshen makon da ya gabata ya kaddamar da rangadi a wasu yankunan kasar, kuma a lokacin da ya isa Damagaram Zinder, wakilinmu Ibrahim Malam Tchillo, ya zanta da shi dangane da batutuwa da dama da suka shafi siyasar kasar ta Nijar, ga dai yadda zantawarsu ya gudana.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.