Hukumar kula da shige da fice ta kasa a Najeriya ta fitar da wani sabon tsari na hada katin shedar zama dan kasa da kuma fasfo domin dunkule bayanai waje daya.
Talla
Abdullkadir Suleiman Garo Shine shugaban hukumar dake kula da bada fasfo a Lagos, ya kuma yiwa Usman Ibrahim Tunau Karin haske dangane da wannan sabon tsari.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu