Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Bashir Kurfi kan aniyar Buhari ta sa kafar wando daya da 'yan IPOB

Wallafawa ranar:

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana aniyarsa ta sanya kafar wando daya da masu neman ballewa  daga kasar dake kona ofisoshin gwamnati da kisan jamian ‘yan sanda.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. 18/5/2021.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. 18/5/2021. Ludovic MARIN POOL/AFP/File
Talla

Buhari na wadannan barazana ne yayinda yake karban bakuncin jamian Hukumar Zabe mai zaman kanta.

Game da wannan Garba Aliyu Zaria ya nemi ji daga bakin Dr Bashir Kurfi na Jamiar Ahmadu Bello dake Zaria, mai sharhi game da lamurran kasar ko yaya yake kallon matakin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.