Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tsokacin masana kan bukatar kungiyar kabilar Igbo ta neman sakin Nnamdi Kanu

Wallafawa ranar:

Wata Kungiyar kwararru 'Yan Kabilar Igbo ta bukaci Gwamnatin Najeriya da ta gaggauta sakin shugaban haramcaciyar kungiyar IPOB dake fafutukar kafa kasar Biafra Nnamdi Kanu, yayin da ta yi Allah wadai da kashe wasu ‘yayan kungiyar sa ta IPOB a Kudu maso Gabashin kasar.

Shugaban Kungiyar IPOB Nnamdi Kanu
Shugaban Kungiyar IPOB Nnamdi Kanu STRINGER / AFP
Talla

Tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya Farfesa Chukwuma Soludo ya gabatar da matsayin kungiyar a ganawar da suka yi da manema labarai inda yake cewa.

Dangane da wannan bukata Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Barista Abdullahi Ibrahim Jalo, lauya mai zaman kan sa, kuma kuna iya latsa alamar sauti domin sauraren tsokacin da ya yi akai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.