Bakonmu a Yau
Elharun Mohammed kan shirin Amurka na tura jiragen yaki Daular Larabawa
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:39
Kasar Amurka ta bayyana shirin tura jiragen yakin ruwa da na sama zuwa Hadeddiyar Daular Larabawa domin tinkarar barazanar dake zuwa daga 'Yan Tawayen Houthi dake harba rokoki zuwa kasar. Dangane da wannan yunkuri Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Elharun Muhammed masanin siyasar duniya, Kuma kuna iya latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar hira da akayi da shi.