Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Daliban Najeriya sun gudanar da zanga-zanga saboda mallamai

Wallafawa ranar:

A Najeriya kungiyar dalibai ta kasar ta gudanar da wata zanga-zanga don nuna fushin ta game da yajin aikin da kungiyar malamai ta kasar ASUU ta tsunduma, da nufin janyo hankalin gwamnati don ta biya wa Malaman bukatar su.

Kwalejin Ilimi na Michael Otedole dake karamar hukumar Epe dake jihar Lagos a Najeriya.
Kwalejin Ilimi na Michael Otedole dake karamar hukumar Epe dake jihar Lagos a Najeriya. © Photo credit: Jority Omo-Agbeke
Talla

To sai dai duk da bayanin da ke cewa kungiyar daliban ta tattauna da ministan ilimi na kasar, amma da alama tattaunawar ba ta haifar da da mai ido ba.

Wasu daliban jami'a a harabar Jami'ar UNILAG da ke birnin Legas
Wasu daliban jami'a a harabar Jami'ar UNILAG da ke birnin Legas homelandnewsng

Sanata Auwal Lawal Na dabo, shine shugaban kungiyar dalibai ta kasar rehsen jami’ar Bayero da ke Kano, yayin zantawar sa da Rukayya Abba Kabara ya ce zanga-zangar ta su zata dauki sabon salo nan ba da jimawa ba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.