Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Kungiyoyin kwadagon Najeriya za su mara wa malaman jami'a baya

Wallafawa ranar:

Kungiyoyin kwadago a Najeriya na ci gaba da barazanar tsayar da al’amurra chak a kasar ta hanyar rufe dukannin ma’aikatu da sauran bangarorin ayyukan yau da kullum kamar bankuna da filayen tashi da saukar jiragen sama, bayan zanga-zangar lumana da suka shirya gudanarwa a Makon gobe, duk a kokarin su na mara wa kungiyar malaman jami’a ta ASUU a yajin aikin da ta shafe tsawon watanni tana yi.

Tambarin ASUU a Najeriya
Tambarin ASUU a Najeriya The Herald Nigeria
Talla

A tattaunawar da Rukayya Abba Kabara ta yi da kwamared Muhammad Zakariyya wani mai gwagwarmayar kare hakkin dan Adam a Najeriya ya ce wannan shine kadai matakin karshe da ya rage don matsa wa gwamnatin kasar lamba don yin abin da ya dace.

Ga dai tattaunawar ta su.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.