Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Sojojin Chadi sun tsawaita lokacin mika mulki ga fararen hula

Wallafawa ranar:

Hukumomin Chadi sun tsawaita wa'adin mika mulki ga bangaren dimokuradiyya da shekaru biyu, tare da cewa shugaban soji na kasar, Mahamat Idriss Deby Itno zai iya tsayawa takara domin fafatawa a zaben, matakin da tuni kasashen duniya suka yi tur da shi.

Shugaban kasar Chadi Janar Mahamat Idriss Déby Itno tare da mukarrabansa.
Shugaban kasar Chadi Janar Mahamat Idriss Déby Itno tare da mukarrabansa. REUTERS - STRINGER
Talla

An yanke shawarar ce a taron hadin-kan kasa wanda akasarin manyan ‘yan adawa suka kaurace masa.

A game da wannan al’amari, Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattaunawa da Dr. Sa’idu Ahmad Dukawa, malami a sashen kimiyar siyasa da ke Jami’ar Bayero ta jihar Kano.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.