Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Tidjani Mustapha Mahdi kan babban taron kolin kasar Chadi
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:17
Mahukuntan kasar Chadi na shirin gudanar da babbar tattaunawar kasa da za ta mayar da hankali kan matsalolin da suka dabaibaye kasar da kuma lalubo hanyoyin magance su ciki har da sulhuntawa da 'yan tawaye da kuma shirin komawa kasar turbar Demokradiyya. Kan hakan Majalisar mulkin kasar ta kira taron manema labarai ga kuma tattaunawar Salissou Hamissou da wakilinmu Tidjani mustapha Mahdi da ya halarci taron.