Bakonmu a Yau
Dr Nafi'u Baba Ahmed kan bukatar kaucewa rikici bayan sakamakon zabe
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:55
Majalisar Kolin tabbatar da Shari'ar musulunci a Najeriya ta gargadi al'umma da su kaucewa tayar da hankali game da sakamakon zaben shugaban kasa ko kuma furta kalaman tunziri, inda Dr Nafi'u Baba Ahmad babban sakataren Majalisar ya yi wakilinmu Aminu Sani Sado karin haske game da kiran na su.