Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Khadija Abdullahi-Iya kan yadda Mata suka sha kaye a zaben Najeriya na 2023

Wallafawa ranar:

A Najeriya kashi 96 cikin 100 na matan da suka tsaya takara na kujeru daban-daban a zaben shekarar 2023 ba su kai labari ba. Kimanin mata dubu 1 da dari 553 ne suka tsaya takara a zaben shugaban kasa da gwamnoni da kuma majalisun tarayya da na jihohi da aka gudanar a ranakun 25 ga watan Fabrairu da 18 ga watan Maris na wannan shekara. 

Wasu mata cikin layin kada kuri;a a zaben Najeriya.
Wasu mata cikin layin kada kuri;a a zaben Najeriya. REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Kan haka ne Isma'il Karatu Abdullahi ya tattauna da Hajiya Khadija Abdullahi-Iya daya daga cikin wadannan mata,wadda ta tsaya takarar gwamna a jihar Neja a karkashin inuwar jam'iyyar APGA, in da ta bayyana dalilin da ya sa mata suka sha kaye a zaben.  

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.