Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Yadda hada-hada ke gudana a babbar mayankar zamani da ke jihar Neja

Wallafawa ranar:

Shirin Kasuwa akai miki Dole tare da Ahmed Abba a wannan mako ya mayar da hankali kan yadda hada-hada ke gudana a guda cikin babbar mayankar zamani da ake da ita a jihar Neja ta Arewacin Najeriya, wadda ake yanka akalla shanu 300 da awaki fiye 150 a kowacce rana.

Mayankar ta jihar Neja ke matsayin wadda ke wadata birnin Tarayyar Najeriyar da nama.
Mayankar ta jihar Neja ke matsayin wadda ke wadata birnin Tarayyar Najeriyar da nama. © REUTERS - AMR ALFIKY
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.