Isa ga babban shafi
Muhallinka Rayuwarka

Hadeja na fuskantar barazanar ambaliyar ruwa da zata iya tada garin - Rahoto

Wallafawa ranar:

Shirin Muhallin ka Ruyuwar ka a wannan makon tare da Nura Ado Suleiman ya yada zango ne garin Hadeja dake jihar Jigawa na arewacin Najeriya, inda rahoton masana kimiya ya nuna cewa garin na fusknatar barazanar mummunar ambaliyar ruwa, wadda zata iya kaiwa ga tashin garin baki dayan sa…

Ambaliyar ruwa a Patani dake yankin Naija Delta a Najeriya 15, ga watan Oktoba 2012.
Ambaliyar ruwa a Patani dake yankin Naija Delta a Najeriya 15, ga watan Oktoba 2012. Reuters/路透社
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.