Isa ga babban shafi
Muhallinka Rayuwarka

Yadda Najeriya ta gaza mutunta yarjejeniyar Malabo da ke fatan ceto harkar Noma

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi hasken Rayuwa tare Nasiiru Sani, kamar yadda aka saba ya kan tabo batutuwan da suka shafi Noma da Kiwo ko kuma sauyi da dumamar yanayi, inda a wannan makon shirin ya tabo taron masana harkokin Noma a Najeriya, game da yarjejeniyar Malabo da ta bukaci sanya kashi 10 na kasafin kudin kasashen Afrika a fannonin aikin noma.

Noma na ci gaba da fuskantar gagarumin kalubale a Najeriya.
Noma na ci gaba da fuskantar gagarumin kalubale a Najeriya. © Chris de Bode/Panos
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.