Isa ga babban shafi
Rayuwata

Rayuwata kashi na 537 (Shirin gwamnatin Nijar na yaki da talauci)

Wallafawa ranar:

A yau shirin zai duba tsarin da Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta yi a fanninyaki da talauci ta hanyar taimakawa iyalai masu karamin karfi inda ta ware makudan kudade don rage radadin talaucin da suka tsinci kansu a ciki sakamakon cutar Corona da hauhawar farashin abinci.

Wata mata tare da yaranta a kauyen Tamou dake wajen birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar.
Wata mata tare da yaranta a kauyen Tamou dake wajen birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar. ASSOCIATED PRESS - TAGAZA DJIBO
Talla

Karkashin wannan shiri iyalai dubu 3500 a jihar Maradi dake jamhuriyar Nijar ne zasu amfana cikin kudin CEFA jika 15 da gwamnatin Kasar ta shirya rabawa duk wata, kuma a tsawon shekaru biyu dan yayewa iyalai halin matsi da suke ciki.

Kazalika bayanai sun nuna iyaye mata ne za a dinga baiwa kudaden a hannunsu ba mazaje ba,  ko yaya alummar jamhuriyar nijar suka yi maraba da wannan sabon tallafi?

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.