Shirin Siyasar Najeriya na wannnan mako tare da Rukayya Abbba Kabara ya tattauna akan zaben shugabancin Najeriya da na 'yan majalisun dokokin kasar, inda sabbin jam'iyyu suka yi wa manya bazata wajen samun yawan kuri'u da kuma lashe kujerun majalisun dokokin kasar da dama.