Isa ga babban shafi
Siyasar Najeriya

Wasu jihohin Najeriya sun yi watsi da sakamakon zaben Gwamnoni

Wallafawa ranar:

Shirin siyasar Najeriya karo na 13 kamar sauran da suka gabata, ya mayar da hankali kan dambarwar da ta dabaibaye siyasar Najeriya musamman bayan zabukan da suka gudana a watan jiya da kuma wannan watan da muke na Maris.

Jagoran Jam'iyyar NNPP Dr Rabi'u Musa Kwankwaso a tsakiyar magoya bayansa a jihar Kano.
Jagoran Jam'iyyar NNPP Dr Rabi'u Musa Kwankwaso a tsakiyar magoya bayansa a jihar Kano. AP - Sani Maikatanga
Talla

Cikin shirin na wannan mako Rukayya Abba Kabara ta yi duba kan yadda wasu jihohin kasar suka yi watsi da sakamakon zaben da hukumar INEC ta sanar, ciki har da jihar Kano inda Injiniya Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP ya yi nasara. Ayi saurare Lafiya.

Ku latsa alamar sauraro don jin cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.