Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin masu sauraro kan yadda matsalar tsaro ke karuwa a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin ra'ayoyin Masu Sauraro na wanna rana tare da Khamis Saleh, ya tattauna ne a kan, yadda matsalar tsaro a yankin Arewacin Najeriya ke cigaba da daukar wani sabon salo, musamman yadda ‘yan bindiga suka kai hari kan jirgin kasa da ke zirga-zirga a tsakanin Abuja zuwa Kaduna, lamarin da yayi sanadiyar asarar rai da kuma yin garkuwa da wasu.

Ra'ayoyin masu sauraro tare da Sashin Hausa na RFI
Ra'ayoyin masu sauraro tare da Sashin Hausa na RFI © rfi
Talla

Sai a latsa alamar sautin da ke sama daga bangaren hagu domin sauraron shirin na Ra'ayoyin ku masu sauraro.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.