Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan cika shekara 20 da karbe mulkin Afghanista da Taliban ta yi
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:00
Ranar 15 ga watan Agustan 2022 Taliban ta cika shekara da karbe ikon kasar Afghanistan, wanda ya kawo karshen mulkin zababbiyar gwamnatin Ashraf Ghani.
Talla
Hakan dai ya kawo karshen dimokiradiyar da Amurka ta kafa bayan mamaye kasar tsawon shekaru 20.
Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu