Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayin masu sauraro: Kan karbe ikon kasar Mali da sojoji suka yi

Wallafawa ranar:

Ranar 18 ga watan Agustan 2022 ne, shekaru biyu kenan cur da sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula da ke karkashin jagorancin Ibrahim Boubacar Keita, a daidai lokacin da kasar ke fama da matsalar tsaro da kuma hare-hare daga kungiyoyin ta’addanci.

Kanal-Major Ismael Wague, kakakin sojojin da ke bayyana kansu a matsayin kwamitin ceton al'umma na kasa, a sansanin Soudiata da ke Kati, a kasar Mali, ranar  19 ga Agusta, 2020.
Kanal-Major Ismael Wague, kakakin sojojin da ke bayyana kansu a matsayin kwamitin ceton al'umma na kasa, a sansanin Soudiata da ke Kati, a kasar Mali, ranar 19 ga Agusta, 2020. © AP
Talla

Wannan juyin mulki dai ya haddasa wa Mali fushin daga kasashen duniya, tare da daukar matakai daban daban da suka hada da takunkumai da kuma hana kasar taka rawa a cikin wasu kungiyoyin kasa da kasa.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Halima Sani Jumare ta shirya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.