Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan taron ministocin lafiya na kasashen Afirka a kasar Togo
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:30
Ministocin lafiyar kasashen Afirka yanzu haka na gudanar da wani taro a Lome na kasar Togo, inda suke nazarin akan batutuwan da suka shafi lafiya a shekarar da ta gabata, domin lalubo hanyar shawon kan su.
Talla
Taron na zuwa ne a daidai lokacin da nahiyar ke tunkarar matsalar annobar Covid19 da kuma cutar kyandar biri.
Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Halima sani Jumare ta shirya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu