Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan matsalar ambaliyar ruwa a sassan Najeriya

Wallafawa ranar:

Jihohin Najeriya da dama na fama da ibtila’in ambaliyar ruwa wadda ta cinye garuruwa da kauyuka musamman a yankin arewacin kasar, yayin da aka samu asarar rayuka da dimbin dukiya.

Wani yanki da aka fuskanci ambaliya
Wani yanki da aka fuskanci ambaliya © RFI/Sonia Rolley
Talla

Ambaliyar ta lalata gonaki akalla dubu 14 a jihar Kano kadai, yayin da ta cinye filayen noman shinkafa da fadinsu ya kai kilomita 250 a jihar Taraba, baya ga irin baarnar da ta ke ci gaba da yi a jihohin Yobe da Nasarawa da Adamawa da Bauchi da Lagos da dai saurannsu.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Hauwa Muhammad ta shirya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.