Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan yadda INEC ta tsara yakin neman zaben 2023 a Najeriya

Wallafawa ranar:

A yau Laraba jam’iyyun siyasar Najeriya ke fara yakin neman zabe da zummar neman kuri’u a zaben 2023 mai tafe, yayin da Hukumar Zaben Kasar ta INEC ta gana da shugabannin addinai domin janyo hankalinsu wajen ganin sun fadakar da jama’a kan yadda za a kaucewa tashe-tashen hankula.

Shugaban hukumar shirya zaben Najeriya Farfesa Mahmud Yakubu
Shugaban hukumar shirya zaben Najeriya Farfesa Mahmud Yakubu © inec
Talla

Shugabannin addinan sun bukaci yan takara da su ja kunnen magoya bayansu domin kauce wa kalamun batanci ko kuma tunziri.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin da Hauwa Muhammad ta shirya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.