Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan dokar bai wa kananan hukumomi 'yancin cin gashin kai a Najeriya

Wallafawa ranar:

Watanni 6 bayan da aka gabatar musu da ita, kawo yanzu 11 daga ciikin jihohi 36 ne suka amince da dokar bai wa kananan hukumomin ‘yancin cin gashin kansu a Najeriya.

Shugaban Najeriya Mohammadu Buhari
Shugaban Najeriya Mohammadu Buhari © Bashir Ahmad
Talla

Jihohi 25, sun ce ba za su amince da batun bai wa kananan hukumomin ‘yancin cin ganshin kansu ba har sai an gabatar musu da dokar da kafa ‘yan sandan jihohi da kuma wadda ke bai wa bangaren shari’a karin ‘yanci.

Latsa alamar sauti domin sauraron hauwa Muhammad cikin shirin

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.