Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan ranar yaki da cin zarafin 'yan jarida ta duniya

Wallafawa ranar:

A shekara ta 2013 ne MDD ta sanar da kebe ranar 2 ga watan Nuwambar kowace shekara don kawo karshen cin zarafin da ake yi wa ‘yan jaridu a sassan duniya.

Wasu ma'aikata 'yan jarida a bakin aikinsu
Wasu ma'aikata 'yan jarida a bakin aikinsu FRANCOIS NASCIMBENI / AFP
Talla

Alkalumma na nuni da cewa daga shekara ta 2006 zuwa 2020, akalla ‘yan jaridu dubu 1 da 200 ne suka rasa rayukansu lokacin da suke gudanar da ayyukansu.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.